1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

May 3, 2021

Akwai batun matsalolin da 'yan jarida ke fama da su a duniya yayin da ake ranar 'yancin watsa labarai. Akwai ta'adin da corona ke ci gaba da yi a kasar Indiya. Da zargin da jam'iyyar PDP ta adawa a Najeriya ta yi wa APC mai mulki a kan lalacewar lamura a kasar.

https://p.dw.com/p/3sv0A