You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Muntaqa Ahiwa
Tsallake zuwa bangare na gaba Fitattun labarai daga Muntaqa Ahiwa
Fitattun labarai daga Muntaqa Ahiwa
An harbi ɗan takarar shugaban kasar Kwalambiya
An bude wa mutumin dake sa ran zai kai labari a zaben Kwalambiya da za a yi, lokacin yakin neman zabe.
Ana tattara sakamakon zabe a Ghana
Al'ummar Ghana sun kammala kada kuru'un zaben sabon shugaba da kuma 'yan majalisun dokoki.
Ambaliya ta kashe mutane a Najeriya
Gomman mutane ne hukumomi ke tabbatar da cewa sun salwanta a Najeriya, sakamakon ta'adin da ambaliyar ruwa ta yi.
Tsallake zuwa bangare na gaba Labarai daga Muntaqa Ahiwa
Labarai daga Muntaqa Ahiwa
Labanan da Isra'ila na wata sabuwar tattaunawa a Amurka
Labanan da Isra'ila na wata sabuwar tattaunawa a Amurka
Lebanon da Isra’ila sun fara wata tattaunawa a Amurka kan tsagaita wuta yayin da rikici ke ci gaba a yankin.
Iran ta zargi Amurka da matsalar mashigar ruwan Hormuz
Iran ta zargi Amurka da matsalar mashigar ruwan Hormuz
Iran ta zargi Amurka kan matsalar zirga-zirga a mashigar Hormuz, tare da cewa tana barin jirage su wuce da sharadi.
MDD ta ce a bincika kashe-kashen jama'a a Najeriya da Chadi
MDD ta ce a bincika kashe-kashen jama'a a Najeriya da Chadi
Majalisar Dinkin Duniya ta ce a yi bincike kan kisan fararen hula a hare-haren da sojojin Najeriya suka kai a Zamfara.
Macron ya kammala ziyarar nahiyar Afirka da kasar Habasha
Macron ya kammala ziyarar nahiyar Afirka da kasar Habasha
Shugaban Faransa ya kammala ziyarar sa a Afirka inda ya tattauna kan bai wa nahiyar karin wakilci a cibiyoyin duniya.
Iran ta rataye wani da ta ce ya yi wa Isra'ila leken asiri
Iran ta rataye wani da ta ce ya yi wa Isra'ila leken asiri
Iran ta kashe wani da ta zarga da yi wa Isra’ila leken asiri, bayan kotu ta same shi da laifi ta tabbatar da hukunci.
Ghana za ta kwaso daruruwan 'ya'yanta daga Afirka ta Kudu
Ghana za ta kwaso daruruwan 'ya'yanta daga Afirka ta Kudu
Ghana ta shirya kwaso wasu ‘yan kasarta daga Afirka ta Kudu bayan tashe-tashen hankula da suka shafi kyamar baki.
Nuna karin labarai
Je ka homepage