You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shafin gida
Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labari
Babban labari
Najeriya: Janye shiga yajin aiki
Talla
Tsallake zuwa bangare na gaba Labarai
Labarai
10/03/2023
October 3, 2023
Bikin cika shekaru 33 da hadin kan kasa
10/03/2023
October 3, 2023
Zaman makoki na kwanaki 3 a Nijar
10/02/2023
October 2, 2023
RSF ta bukaci Nijar ta sako 'yar jarida da ta kama
10/02/2023
October 2, 2023
An bayyana zakarun Nobel na bana
10/02/2023
October 2, 2023
Gobara ta jikkata mutum 25 a Masar
10/02/2023
October 2, 2023
Mexico: Rufin coci ya rufta kan masu ibada
Nuna karin wasu
Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da sharhuna
Rahotanni da sharhuna
Shekaru biyar da kisan Khashoggi
Duk da nasarar da na Saudiyya ta yi na kashe wutar a fagen diflomasiyya amma da saura game da kisan Jamal Khashoggi.
Najeriya: Ikrarin nasara a yaki da ta'addanci
Yayin da sojoji a Najeriya ke cewa su na galaba kan tsaro wasu 'yan kasar na cewa da sauran rina a kaba.
Kalubalen mata manoma a kasar Senegal
Matsalolin mallakar gonaki musamman a yankunan karkara ga mata a Senegal, na dakile samar da ci-gaba ga al'ummomi.
Sojoji sun sake dage babban zabe a Mali
Mahkuntan kasar Mali, sun dage zaben shugaban kasa da aka shirya gudanarwa a watan Fabarairun 2024 da ke tafe.
Najeriya: Dakile fasa kwabrin makamai
Najeriya ta dauki sababbin matakai, domin dakile fasa kwabrin makamai da miyagun kayayyaki ta kan iyakokin kasar.
Najeriya: Kamfanoni na rufewa saboda tsadar mai
Tsadar makamashi ta tillata kamfanoni rufewa a Najeriya
Talla
Tsallake zuwa bangare na gaba Karin haske
Karin haske
Jaridun Jamus: Dakatar da zabe a Mali
Jaridun Jamus sun yi tsokaci kan janyewar Faransa daga kasar Nijar
Me ya sa cutar kwalara ke karuwa a duniya?
Hukumar lafiya Duniya ta ce adadin masu kamuwa da cutar kwalara na karuwa, amma cutar ta fi kamari a kasashen Afirka.
Salon juyin mulki a nahiyar Afirka
Ambaliyar ruwa a Libiya da girgizar kasa a Moroko sun dauki hankalin jaridun Jamus.
Dabarun matan Sudan na kauce wa fyade
Wasu kungiyoyin matan Sudan sun fara ba wa takwarorinsu horo kan dabarun kare kai daga masu kokarin yi musu fyade.
Jaridun Jamus sun yi sharhi kan malariya
Jaridun Jamus na wannan makon sun yi tsokaci kan yadda Turkiyya ke cin moriyar juyin mulki a Afirka.
Rashin tsaro a Sahel karkashin gwamnatocin soji
Tsaro na kara tabarbarewa a yankin Sahel
Tsallake zuwa bangare na gaba Rayuwa
Rayuwa
Amsoshi Takardunku: 29.09.2023
Mai ake kira Swift, wato wani tsarin bai daya da duniya ke amfani da shi a mu’amalar kudi?
Abu Namu: 27.09.2023
Wani rahoto na Bankin Duniya ya nunar da cewa, kimanin mata da 'yan mata miliyan 500 ne a duniya ba sa samun audugar mata.
Lafiya Jari: 19.09.2023
Kadaici ko kadaitaka wani yanayi ne da mutum kan nisanta kansa da sauran jama'a, Shin wadanne irin illoli ke tattare da wannan musamman ga lafiyar mutum, kuma ta yaya za a shawo kansa? Shirin lafiya jari ya amsa wadannan tambayoyi daga kwararru.
Talla