1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamus na son a kasafta 'yan gudun hijira

Yusuf Bala/ASSeptember 15, 2015

Jamus ta bukaci a matsa lamba ga kasahen Turai don su amince da raba daidai na 'yan gudun hijirar da ke shiga Turai wanda galibinsu yanzu haka ke shiga kasar.

https://p.dw.com/p/1GWvX