SiyasaShirin yamma na DW na 30.03.2018To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMouhamadou Awal Balarabe03/30/2018March 30, 2018A cikin shirin za ku ji cewa gwamnatin Rasha ta yi kira ga jami'an diplomasiyyar Jamus hudu da su bar kasar, jim kadan da gayyatan jakadun kasashen yammacin duniya tara a ma'aikatar harkokin waje da ke birnin Moscow.https://p.dw.com/p/2vGdoTalla