SiyasaJamusShirin Yamma.To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaJamusAbdoulaye Mamane Amadou10/17/2021October 17, 2021A cikin shirin za a ji cewa jam’iyyar masu rajin kare muhalli a Jamus ta amince da tattauna kawancen kafa sabuwar gwamnati da takwararta ta SDP, a yayin da ambaliyar ruwa ta kashe mutane fiye da 25 a kasar Indiya.https://p.dw.com/p/41nApTalla