1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

Suleiman Babayo
May 22, 2023

Dakarun Rasha da kuma sojojin hayar kasar Wagner, sun bayyana kwace iko da birnin Bakhmut, sai dai kuma a gefe guda Ukraine ta yi ikirarin cewa sojojinta na ci gaba da fafatawa.

https://p.dw.com/p/4RgX2