1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safee

Abdoulaye Mamane Amadou
July 18, 2022

A cikin shirin za a ji tasirin ziyarar shugaban Amirka Joe Biden a yankin Gabas Ta Tsakiya. Majalisar Dinkin Duniya ta nuna fargabar cewa ga dukkan alamu Najeriya ba ta daga cikin kasashe da za su cimma muradun karni. Jam'iyyun siyasa a kasar Chadi na ci gaba da kai ruwa rana ga batun sake shata makomar kasar bayan mutuwar marigayi Idriss Daby.

https://p.dw.com/p/4EFKy