A cikin shirin za a ji cewa dan takarar jam'iyyar adawa ta Amirka Joe Biden ya yi kira ga hadin kan Amirkawa a daidai lokacin da ake ci gaba da dakon sakamakon zaben kasar, akwai shirin Afirka a Mako da ke biyiyar wasu daga cikin muhimman batutuwan da suka ja hankali a nahiyar Afirka.