Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
A cikin shirin za a ji shirye-shirye kamar ku shiga Kulob da Abu Namu da shirin Zabi Sonka da Wasikun Masu Sauraro
Gwamnatin Najeriya ta bayyana damuwa a kan yaduwar kananan makamai a tsakanin jama'a ganin yadda hakan ya ke da illa musamman ga mata da kananan yara.
Mabiya addnin Kirista a fadin duniya na gudanar da bukukuwan Kirsimeti da suka saba gudanarwa duk shekara, a wani mataki na tunawa da Yesu Al-masihu.
A wannan Litinin aka bude babban taron kasa da kasa a birnin Yamai na kasar Nijar don nazari kan yadda za a sake gina yankin Tafkin Chadi da rikicin Boko Haram ya daidaita.
Cutar amai da gudawa ko kuma Kwalara ta barke a tsakanin mutum sama da 100,000 da ambaliyar ruwa ta tilasta wa barin gidajensu a Kamaru da Chadi a cikin wannan wata na Oktoba.