1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana.

Abdoulaye Mamane Amadou
July 16, 2022

A cikin shirin za aji cewa A Najeriya fafatawa na kara tsanani tsakanin jam'iyyar APC mai mulki da babbar jam'iyyar adawa ta PDP, a zaben gwamnan jihar Osun da ake gudanarwa a Kudu maso Yammacin kasar.

https://p.dw.com/p/4EEnX