1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Rana.

Abdoulaye Mamane Amadou LMJ
May 11, 2022

A cikin shirin za a ji cewa wasu kungiyoyin fararen hula masu yaki da cin hanci da rashuwa ciki har da Rotab da Tournon La Page a Jamhuriyar Nijar sun shigar da kara a gaban kotu sun son a hukunta wadanda suka saci kudin jama'a a Nijar, a Najeriya kuwa kungiyar kasa da kasa ta tuntubar juna da sulhunta rigingimu ta bullo da tsarin koyawa sarakunan gargajiya a jihar Benue dubarun sulhunta al’umma

https://p.dw.com/p/4B9o4