A cikin shirin za a ji cewa kungiyar kare hakin bil'Adama ta Human Rights Watch ta fitar da wani rahoton da tace gaskiya ta yi halinta kan zargin mutanen da jami’an tsaro suka kashe su a lokacin zanga-zangar End sars, a yayin da a Jamus, mazauna wani gidan kula da tsofaffi 16 ne suka rasa rayukansu sanadiyar annobar Covid-19 duk da allurar rigakafin cutar da suka yi tun daga farko.