A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya gwamnatin Jihar Niger ta bayyana fara tuntubar mutanen da ke da hannu wajen sace daliban makarantar Islamiyyar nan na garin Tegina, a yayin da a Jamhuriyar Nijar Hukumar Zabe mai zaman Kanta ta CENI ta shirya wani taron bita kan yadda zabukan kasar suka gudana.