A wata tattaunawa da tashar DW ta yi da shi yayin wata ziyara da ya kawo a birnin Berlin na nan Jamus, Shugaban kasar Nijar Issoufou Mahamadou ya kara jaddada aniyarsa ta mika mulki a shekara ta 2021, da kuma sakarwa 'yan adawa da sauran kungiyoyi mara.