1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma:

Abdoulaye Mamane Amadou
February 25, 2021

A cikin shirin za a ji cewa shuwagabannin Kungiyar Tarayyar Turai na taron kolin dakile yaduwar cutar corona da ke addabar nahiyar, a yayin da Jamhuryair Nijar ma'aikatar cikin gidar kasar ta yi karin haske kan boren da ake fuskanta tun bayan kammala zaben shugaban kasa zagaye na biyu.

https://p.dw.com/p/3pwEB