1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
February 2, 2021

A cikin shirin za a ji cewa takaddama na ci gaba da daukar wani salo tsakanin makiya da hukumomin wasu jihohi a Najeriya, a yayin da a Jamhuriyar Nijar kungiiyoyin fararen hula suka bukaci kawo gyara ga kura-kuran da aka fuskanta a yayin zaben da ya gabata.

https://p.dw.com/p/3on2O