1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

June 2, 2023

Shirin ya kunshi bukatar sanya matasan 'yan siyasar Kano cikin wadanda ake bai wa mukamai a jihohi. A Zimbabuwe jagororin harkokin watsa labarai ne ke kokarin kare 'yan jarida gabanin zabuka. A Nijar tsadar dabbobi ne ke zame wa mutane matsala daidai lokacin da ake tinkarar Layya.

https://p.dw.com/p/4S69u