1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

March 23, 2023

A ciki akwai kokari da zababben shugaban Najeriya Bola Tinubu ke yi na sasanta 'yan kasar bayan zabe. An shawarci Musulmi kan abubuwan da suka dace su ba da karfi a kai yayin da aka fara Azumin Ramadana a wannan Laraba. A Nijar taro ne aka yi kan bunkasa samar da abinci.

https://p.dw.com/p/4P6Rk