A cikin shirin za a ji cewa a ci gaba da kokarin lalubo mafita dangane da tashe-tashen hankulan da yankin kudancin Najeriya ke ciki, manyan masu fada a ji daga sassa daban-daban na kasar sun gana da nufin musayar yawu don samun mafita, a yayin da aNijar ake martani kan matakin soke rundunar Faransa ta Barkhane.