1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
April 6, 2021

A cikin shirin za a ji cewa wasu da ake kyautata zaton ‘yan rajin kafa kasar Biafra ne sun kai wani hari a Hedikwatar rundunar 'yan sandan Najeriya da ke Jahar Imo, a yayin da a Jamhuriyar Nijar, batun fyaden da ake zargin wasu sojojin Chadi da yi wa wasu mata ne a yankin Tillabery ke ci gaba da daukar hankali.

https://p.dw.com/p/3rbxN