Cikin shirin za a ji yadda hukumomi a Najeriya ke kiran 'yan ƙasa su rungumi zaman lafiya da girmama juna. A Ghana kuwa kokawa ake yi game da yadda rigingimun Najeriya za su shafi tattalin arzikin ƙasar. A Nijar tarurruka aka yi don daidaita al'amaura gabanin zaɓuka.