Cikin shirin za a ji halin da ake ciki a Guinea Conakry bayan sanar da sakamakon zabe. A Nijar an tafka muhawara a kan kokarinta da ake yi na kawo karshen yunwa da fatara na da 2030. An bayyana yadda rashin kwanciyar hankali a Najeriya ke zama matsala ga tattalin arzikin kasashen Afirka.