1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe 15.01.2020

SK2 / S02SJanuary 15, 2020

Jam'iyun adawa a kasar Guinea da ke yankin yammacin Afirka sun yi barazanar kauracewa zaben 'yan majalisar dokokin kasar da aka shirya gudanarwa a watan gobe na Febrairu, bisa fargabar cewa an shirya tafka magudi.

https://p.dw.com/p/3WDhN