SiyasaAfirkaShirin rana 03.03.2021To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAfirkaRamatu Garba Baba03/03/2021March 3, 2021A cikin shirin za a ji labarai da rahotanni, ciki har da martanin gwamnatin jihar Zamfara bayan umarnin gwamnatin tarayyar na hana jiragen sama yawo tare da hana aikin hakar ma'adinai a jihar, da ake ganin na kara jaza matsalar tsaron.https://p.dw.com/p/3q9skTalla