1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Martani kan takarar Angela Merkel

November 21, 2016

Masana da 'yan siyasa da kuma al'umma a ciki da wajen Jamus na cigaba maida martani mabanbanta kan sake neman wa'adin mulki karo na hudu da Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta ce za ta yi a zabukan 2017.

https://p.dw.com/p/2T1OR