Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Shirin na wannan mako ya ziyarci matasa a Jamhuriyar Nijar da makwabciyarta Tarayyar Najeriya, da kuma Ghana domin tattaunawa da su kan sana'o'in da suke yi domin yin dogro da kai.
Kungiyoyin agaji na nuna damuwa game da komar da wasu 'yan Najeriya da suka tsere wa rikici gidajensu na asali a jihar Borno, bayan kwashe lokaci a Jamhuriyar Nijar.
Nijar na gudanar da shagulgulan karamar sallar a yayin da makwabciyarta Najeriya ke azumi a wannan Lahadi biyo bayan rashin ganin jaririn watan Shawwal, da ake yin karamar sallah a cikinsa a yammacin ranar Asabar.
Muhawara kan zaman lafiya a kan iyakokin Jamhuriyar Nijar da Najeria a wani mataki na yaki da yan' bindiga da suka addabi kasashen biyu.
Azumin watan Ramadan a bana ya zo cikin matsanancin hali na tattalin arziki a musanman a kasashen Afirka, abin da ya jefa Musulmi da dama cikin mawuyacin hali.