1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gwamman 'yan majalisu sun fice daga APC mai mulki

Gazali Abdou Tasawa
July 24, 2018

Rikicin cikin gida na jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ya dauki wani sabon salo inda sanatoci 15 da wasu 'yan majalisar wakilai 38 suka fice daga cikin jam'iyyar domin komawa jam'iyyar PDP da wasu jam'iyyun na adawa.

https://p.dw.com/p/321eO