Amurka ta ce zata sake lakaba takunkumi kan wasu jamian Zimbabwe
December 3, 2007Talla
Amurka tace ta shirya laƙaba takunkumin tafiye tafiye da na karya tattalin kan wasu jamian ƙasar Zimbabwe su 40 wadanda suke da alaƙa da shugaba Robert Mugabe.Amurkan tace zata yi hakan ne saboda ci gaba da take hakkin bil adama da akeyi a ƙasar.