1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yunkurin neman mukamai a gwamnatin Tinubu

May 11, 2023

Kasa da makonni uku kafin rantsar da sabuwar gwamnati, hankalin 'yan siyasa na Najeriya na karkata ga neman warware matsalolin kasar zuwa ga samun madafan iko, lamarin da ke zaman alamun dawowa daga rakiyar talakawa.

https://p.dw.com/p/4REMM