Taba ka Lashe 19.09.2018
September 24, 2018Talla
A shirin ya yi nazarin wakar Hamisu Breaker mai suna "Kasata" wakar da ta yi shuhura ba kawai a Najeriya ba har da Nijar da wasu kasashe na Afirka da shugabanci nagari ke neman gagarar masu iko.
A shirin ya yi nazarin wakar Hamisu Breaker mai suna "Kasata" wakar da ta yi shuhura ba kawai a Najeriya ba har da Nijar da wasu kasashe na Afirka da shugabanci nagari ke neman gagarar masu iko.