1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
June 2, 2020

A cikin shirin za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta bayar da umarnin yin sakin mara ga dokar kulle da take dauka a wasu jihohin kasar masu fama da annobar coron ciki har da jihar Legas, to amma bisa sharadin cika wasu ka'iddodin da gwamnatocin jihohin za su gindaya. A Jamhuriyar Nijar wata takaddama ce ta barke tsakanin dalibai da gwamnati.

https://p.dw.com/p/3d9w0