A cikin shiri bayan labaru duniya akwai rahotanni kamar haka: Kungiyoyin farar hula da masu rajin kare dimukurdiyya a najeriya sun gudanar da zanga-zangar lumana a Abuja don nuna adawarsu da kudurin doka kan hukunta masu furta kalaman batanci, al'ummar jihar Damagaram sun ce ba sa cin gajiyar matatar mai da aka girka a kasar ta Nijar shekaru 8 da suka gabata.