1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma 27.08.2019

Abdourahamane Hassane
August 27, 2019

A cikin shirin za a ji cewar gwamnatin kasar Gabon ta dakatar da alkalin da ya kamata ya duba karar da 'yan adawa suka shigar na duba cancantar shugaba Ali Bango a kan mulki. A Kamaru da Chadi da Jamhuriyar Nijar dake makobtaka da Najeriya an soma jin raradin rufe iyakoki da hukumomin Najeriyar suka yi

https://p.dw.com/p/3OaCN