1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 13.09.2019

Binta Aliyu Zurmi
September 13, 2019

A cikin shirin za a ji a cigaba da kokarin neman mafita kan rikicin makiyaya da manoma, gwamnonin jihohin arewacin Najeriya sun amince da kaddamar da shirin inganta harkokin kiwo da ke da zummar tsugunar da masu sana'ar kiwon a jihohin yankin. A jamhuriyar Nijar kuwa jami'iyyar CDS Rahama ta cimma yarjejeniyar dinke barakar da take fama da ita.

https://p.dw.com/p/3PZrY