A cikin shirin za a ji cewa jam'iyyun adawa a Nijar na neman samun goyon bayan 'yan siyasa don lashe zabe, a yayin da a Amirka Shugaba Donald Trump da mataimakinsa Mike Pence suka yi alawashin ci gaba da mulki tare duk da kalubalan da suke fuskanta daga 'yan jam'iyyar Demokrat.