A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji hukumar zaben Najeriya INEC ta yi barazanar dakatar da gudanar da zaben gwamnan jihar Edo da rahoto a kan dashen itatuwa a Jamhuriyar Nijar da rahoto a kan cikar Chadi shekaru 60 da samun 'yancin kai da kuma rahoto a kan masu auren jinsi a Ruwanda.