A cikin Shirin bayan Labaran Duniya, za ku ji cewa al'umma na nuna damuwa da fargaba dangane da matzakin da sifeto jana na 'yan sandan Najeriya ya dauka, na bayar da umurnin kame jagororin kungiyar IMN ta 'yan uwa Musulmi mabiya Shi'a. Akwai sauran rahotanni