1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

August 12, 2022

A cikin shirin za a ji cewa dambawar siyasa da ta kunno kai a cikin babban jami'iyyar adawa ta PDP a Najeriya tsakanin 'yan takaran shugabancin kasar karkashin jami'iyyar. Gwamnatin Taliban a Afghanistan na ci gaba da kuntatawa 'yan cin mata a kasar.

https://p.dw.com/p/4FTr2