A cikin shirin bayan labaran duniya akwai rahoto kan rikicin siyasar kasar Guinea bayan da Shugaba Alpha Conde ya tsaya takara a karo na uku da rahoto kan sanya mata a siyasa a Jamhuriyar Nijar da rahoto kan bullar kungiyar Darrussalam wace ake cewa ta ta'addanci ce a Najeriya.