A cikin shirin za ku ji cewar a Najeriya samun karuwar kame-kamen mutane da jami’an tsaro na farin kaya na DSS ke yiwa masu fafutuka, ya sanya maida martani mabanbanta. A Jamhuriyar Nijar wata tawagar majalisar dokoki ta gama wani rangadi a birnin Yamai da jihar Doso.