Shirin rana 25.09.2018 | Duka rahotanni | DW | 25.09.2018
  1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Duka rahotanni

Shirin rana 25.09.2018

A cikin shirin za a ji cewa, wani sabon rikici na neman barkewa a jam'iyyar PDP ta adawa a Najeriya, sakmakon yanke hukuncin daukar babban taron jam’iyyar ya zuwa a birnin Fatakwal da ke zaman manyan cibiyoyin jam’iyyar.