Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Ministan cikin gidan jihar North-Rhein Westfalia Ralf Jäger ya dora laifi mai yawa kan jami'an tsaron Cologne a lamarin nan na cin zarafin mata a babbar tashar jirgin kasar birnin.
Hatsaniya ya barke tsakanin jami'an 'yan sanda da masu fafutukar kare muhalli a kauyen Lützerath, a kan aikin hakar ma'adinai kwal don bunkasa makamashi a fadin Jamus.
Rikicin siyasa kasar Mali da batun dangantakar Rasha da Afirka ta Kudu ya zuwa kamarin matsalar sace-sacen yara da mata a kasar Zambiya, su suka dauki hankalin jaridun Jamus a wannan makon.
Har yanzu dai Bayern Munich ke saman tebur da maki 46 kana Borussia Dortmund ke biye mata a wasannin lig na Jamus.
A kokarinta na ci gaba da zama daram bisa teburin gasar Premier League ta Ingila, Arsenal ta lallasa Manchester United a yayin da Iraki ta yi nasara a gasar kwallon kafa ta kasashen yankin Gulf.