1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Musayar kalamai tsakanin Turkiyya da Jamus

Suleiman Babayo
March 6, 2017

Shugaba Erdogan ya soki Jamus saboda soke tarukan da Turkiya ta shirya yi a Jamus don neman dorewa kan mulki.

https://p.dw.com/p/2Yjk1