1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Marshal Al Sisi ya lashe zaben shugaban kasa a Masar

Mahmud(HON)InternetMay 30, 2014

Bayan da hukumar zaben Masar ta bayyana sakamakon zaben shugaban kasar da tace, Fil Mashal Al Sisi ne ya lashe da gagarumin rinjaye, yan kasar da ma kasashen Larabawa na ci gaba da yin martini kan zaben.

https://p.dw.com/p/1C9Up