1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Masar

Masar kasa ce da ke kan gaba wajen yawan al’umma a cikin jerin kasashen Larabawa.

A cikin shekarar 2011 ne kasar ta fuskanci boren al'umma da ke adawa da mulkin Hosni Mubarak daidai lokacin da guguwar neman sauyi ta kada a kasashen Larabawa. Masar kasa ce da ke da karfin fada a ji a yankin gabas ta tsakiya.

Nuna karin rahotanni