Himma dai Matasa: 02.02.2022 | Zamantakewa | DW | 02.02.2022
  1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Zamantakewa

Himma dai Matasa: 02.02.2022

Kamar koda yaushe, shirin na lalubo matasan nahiyar Afirka da suka tashi tsaye domin neman abin dogaro da kansu. A wannan kaaron, shirin ya ziyarci Najeriya da kuma kasar Togo.