Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Kamar koda yaushe, shirin na lalubo matasan nahiyar Afirka da suka tashi tsaye domin neman abin dogaro da kansu. A wannan kaaron, shirin ya ziyarci Najeriya da kuma kasar Togo.