1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Hama Amadou ya yi kalaman tada kura

Salissou Boukari YB
May 23, 2019

A Jamhuriyar Nijar wata sabuwar takkadama ce ta kunno kai bayan wasu kalamai da madugun 'yan adawar kasar Hama Amadou ya yi yayın da yake wata ziyarar ganawa da magoya bayansa a kasar Turkiyya.

https://p.dw.com/p/3IyIC