1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ƙasashen Turai za su sake yin taro kan Girka

Abdourahamane HassaneJune 21, 2015

A gobe Ltinin aka shirya ministocin kuɗi na ƙungiyar za su fara taro kafin na shugabannin da yamma da nufin ceton tattalin arzikin Girkan.

https://p.dw.com/p/1FkWn
Wirtschaftsforum in St. Petersburg Alexis Tsipras
Hoto: Reuters/M. Shemetov

Gwamnatin Girka ta gabatar da tayin shawarwari na sauye-sauyen tattalin arzikin ga Jamus da Faransa da kuma Ƙungiyar Tarrayar Turai. Gabannin taron ƙolli na shugabannin naTurai wanda za a yi a gobe Litinin a Brussel.

Firaministan na Girka Alexis Tsipras wanda ya tattauna da shugabar gwamatin Jamus Angela Merkel ta waya tarho da Francois Hollande na Faransa da kuma Jean Claude Juncker na hukumar Ƙungiyar Tarrayar Turai ya ce shugabannin sun ba shi ƙwarin gwiwa a kan shirin.