Shirin Yamma | Duka rahotanni | DW | 25.01.2023
  1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Duka rahotanni

Shirin Yamma

Faransa ta bayyana cewa ta samu sakon daga sojojin da ke mulkin kasar Burkina Faso da ke yankin yammacin Afirka, domin neman janye dakarun kasar ta Faransa a kasar da ke yankin Sahel.