Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Faransa ta bayyana cewa ta samu sakon daga sojojin da ke mulkin kasar Burkina Faso da ke yankin yammacin Afirka, domin neman janye dakarun kasar ta Faransa a kasar da ke yankin Sahel.
'Yan Burkina Faso wajen 4,000 ne suka tsere zuwa kasar Ghana domin neman mafaka bayan wani mummunan hari na 'yan ta'adda da ya halaka rayuka.
An tabbatar da mutuwar sojoji kimanin 51 a sakamakon wani kazamin harin kwanton bauna da ake zargin mayaka masu da'awar jihadi da kai wa kan jami'an a Burkina Faso.
Harkokin yau da kullum na Nijar da ke makwabtaka da Najeriya na tafiyar hawainiya sakamakon zaben da ya gudana. A Maradi harkokin kasuwanci da zirga-zirgar jama'a sun sukurkuce saboda rufe kan iyakar kasashen biyu.
Ma‘aikatar harkokin wajen Faransa ta kira jakadan kasar da ke Burkina Faso kan batun wa'adin wata daya da aka ba wa sojojin Faransa na su fice daga kasar.